Shari’ar Kano: Kotun Ƙoli ta Tsayar da Ranar Yanke Hukunci

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Kotun koli ta tsayar da ranar Juma’a 12 ga watan Junairu, 2024 domin yanke hukunci kan shari’ar zaɓen gwamnan jihar Kano tsakanin jam’iyyar NNPP da APC.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kotun kolin ta aikewa dukkanin lauyoyin bangarorin biyu a yau laraba.

Malam Shekarau Ya Yiwa Abba da Gawuna Nasiha Kan Hukunci Kotun Ƙoli

Sanarwar tace, Kotun ta bada umarnin cewa kowane bangare kada ya tura Lauyoyi sama da biyu.

Tun a ranar litinin din data gabata jaridar kadaura24 ta bada labarin cewa kotun ta tsara zata yanke hukuncin na kano a ranar juma’a 12 ga watan janairun shekara ta 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...