Shari’ar Kano: Kotun Ƙoli ta Tsayar da Ranar Yanke Hukunci

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Kotun koli ta tsayar da ranar Juma’a 12 ga watan Junairu, 2024 domin yanke hukunci kan shari’ar zaɓen gwamnan jihar Kano tsakanin jam’iyyar NNPP da APC.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kotun kolin ta aikewa dukkanin lauyoyin bangarorin biyu a yau laraba.

Malam Shekarau Ya Yiwa Abba da Gawuna Nasiha Kan Hukunci Kotun Ƙoli

Sanarwar tace, Kotun ta bada umarnin cewa kowane bangare kada ya tura Lauyoyi sama da biyu.

Tun a ranar litinin din data gabata jaridar kadaura24 ta bada labarin cewa kotun ta tsara zata yanke hukuncin na kano a ranar juma’a 12 ga watan janairun shekara ta 2024.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...