Ɗangote ya sake Komawa kan matsayinsa na mafi kuɗi a Africa

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

 

Alhaji Aliko Ɗangote ya sake dawo WA kan matsayinsa na wanda yafi kowa kuɗi a nahiyar African.

 

 

Kamar yadda jaridar Forbes ta bayyana a ranar 9 ga watan Janairun 2024, Aliko Dangote yana da tarin dukiyar da ta kai dala biliyan 10.4.

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba da gaske take ba wajen yiwa musulmi adalci – Falakin Shinkafi

Johann Rupert, wanda ya sha gaban Dangote a makon jiya kuma ya koma matsayi na biyu, inda dukiyarsa a yanzu ta koma dala biliyan 10.1.

 

Fadowar Aliko Ɗangote zuwa na biyu ya janyo cheche-ku-ce musamman a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...