Ɗangote ya sake Komawa kan matsayinsa na mafi kuɗi a Africa

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 

 

Alhaji Aliko Ɗangote ya sake dawo WA kan matsayinsa na wanda yafi kowa kuɗi a nahiyar African.

 

 

Kamar yadda jaridar Forbes ta bayyana a ranar 9 ga watan Janairun 2024, Aliko Dangote yana da tarin dukiyar da ta kai dala biliyan 10.4.

Kisan Masu Maulidi: Gwamnati ba da gaske take ba wajen yiwa musulmi adalci – Falakin Shinkafi

Johann Rupert, wanda ya sha gaban Dangote a makon jiya kuma ya koma matsayi na biyu, inda dukiyarsa a yanzu ta koma dala biliyan 10.1.

 

Fadowar Aliko Ɗangote zuwa na biyu ya janyo cheche-ku-ce musamman a Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...