Kalaman tunzuri: DSS sun Saki Jarumar TikTok Fiddausi

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Rundunar tsaro ta farin kaya wata DSS ta saki Fiddausi ‘yar TikTok
Rundunar tsaro ta DSS a Jihar Kano ta sallami matashiyar jarumar TikTok Fiddausi Ahmad.

Fiddausi dai ita ce wacce ta wallafa faifan bidiyo tana barazanar hallaka alkaliyar da ta jagoranci shari’ar zaben gwamnan Kano da wasu kusoshin gwamnatin Najeriya.

Talla

Bayan kamata iyayen ta sun garzaya gidan Radio Freedom don Kai kokensu , sannan suka roki hukumar ta DSS da ta yiwa fiddausin afuwa akan laifin da ta yi.

Yanzu-Yanzu Gwamnan Kano Abba Kabir ya sake sabbin nade-naden mukamai

Rahotanni sun tabbatar da cewa Rundunar ta DSS sai da ta kunnen Fiddausi sannan daga bisani suka sallameta, Inda yanzu haka dai tana gida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sanata Barau ya kai ziyarar jaje ga iyalan ‘yan wasan da suka rasu, ya bayar da gudunmuwar N22m

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I Jibrin, a...

Hawan sallah : Sarki Sanusi ya umarci hakimai su shigo cikin birnin Kano

Majalisar Masarautar Kano ta fitar da wata takarda mai...

Yadda kamfanin ganyen shayi na Z&Y ke fuskantar matsin lamba daga TOP TEAA

Wani matashin ɗan kasuwa daga jihar Kano, mai suna...

Gwamnatin Kano ta bayyana sunayen unguwannin da aka sami gurbatacciyar Iska

    Wani rahoto na mako-mako kan yanayin lafiyar iska da...