Sojoji Ba Su Taba Samun Buƙatar yin Juyin Mulki a Nigeria ba – Hedikwatar tsaro

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Hedikwatar tsaron Nigeria ta musanta wani rahoto mai tayar da hankali dake cewa wasu mutane sun bukaci rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da juyin mulki a kasar.

 

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na tsaro, Brig.-Gen. Tukur Gusau, ya fitar a ranar Lahadi a Abuja.

Talla

Gusau ya ce rundunar sojin kasar ba ta taba samun irin wannan bukatar daga ɗai-ɗaiku ko wata kungiya ba.

“Mun yi imanin wannan magana ta fito ne daga wadanda ba sa fatan alheri ga al’ummar Nigeria.” (NAN)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...

Ciyaman din Wudil ya kaddamar da aikin gina magudanan ruwa a wasu garuruwa a yankin

Daga Maryam Adamu Mustapha   Shugaban karamar hukumar Wudil, Hon. Abba...