Sojoji Ba Su Taba Samun Buƙatar yin Juyin Mulki a Nigeria ba – Hedikwatar tsaro

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Hedikwatar tsaron Nigeria ta musanta wani rahoto mai tayar da hankali dake cewa wasu mutane sun bukaci rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da juyin mulki a kasar.

 

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na tsaro, Brig.-Gen. Tukur Gusau, ya fitar a ranar Lahadi a Abuja.

Talla

Gusau ya ce rundunar sojin kasar ba ta taba samun irin wannan bukatar daga ɗai-ɗaiku ko wata kungiya ba.

“Mun yi imanin wannan magana ta fito ne daga wadanda ba sa fatan alheri ga al’ummar Nigeria.” (NAN)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...