Sojoji Ba Su Taba Samun Buƙatar yin Juyin Mulki a Nigeria ba – Hedikwatar tsaro

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Hedikwatar tsaron Nigeria ta musanta wani rahoto mai tayar da hankali dake cewa wasu mutane sun bukaci rundunar sojojin Najeriya ta gudanar da juyin mulki a kasar.

 

Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na tsaro, Brig.-Gen. Tukur Gusau, ya fitar a ranar Lahadi a Abuja.

Talla

Gusau ya ce rundunar sojin kasar ba ta taba samun irin wannan bukatar daga ɗai-ɗaiku ko wata kungiya ba.

“Mun yi imanin wannan magana ta fito ne daga wadanda ba sa fatan alheri ga al’ummar Nigeria.” (NAN)

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: Bam ya fashe a Kano ya hallaka wasu ya kuma jikkata wasu

Aƙalla mutum biyar ne aka tabbatar da rasuwarsu, yayin...

Kotu a Kano ta sami wani Tela da laifin takurawa makwabtansa da karar keken dinki

Wata kotu a Kano ta samu wani tela da...

“BAMA YI”: Kalma mai alamta tsayuwar alkiyamar raggo ko mutakabirin dansiyasa – Dr. Murtala Iliyasu Ayagi

  Daga Dr. Murtala Iliyasu Ayagi malamin a Kwalejin Koyar...

2027: Tinubu ya bayyana lokacin da zai ambata sunan wanda zai yi masa mataimaki

I'mFadar Shugaban Kasa ta ce shugaba Bola Tinubu zai...