Da dumi-dumi: Muhammad Bozoum ya Magantu Bayan yi Masa Juyin Mulki

Date:

 

Shugaban ƙasar Nijar, Mohamed Bazoum, wanda aka hambarar da gwamnatinsa a wani juyin mulkin da sojoji suka yi, ya bayyana a shafinsa na sada zumunta cewa za a kare nasarorin da kasar ta samu.

Talla

Wasu gungun jami’an soji ne suka sanar da juyin mulkin a gidan talabijin na kasar a ranar Laraba da yamma tare da dakatar da dukkan hukumomin gwamnati.

Shuwagabannin APC Na Arewa Maso Yamma Sun Amince Da Ganduje A Matsayin Shugaban Jam’iyyar Na Kasa

Ministan harkokin waje Hassoumi Massoudou ya yi kira ga al’ummar kasar da su yi adawa da kwace ikon da sojoji suka yi.

An dai yi Allah-wadai da juyin mulkin a wajen kasar amma abin da ba a bayyana ba shi ne yadda lamarin zai kasance a Nijar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba zaben 2027 ne a gaba na ba – Tinubu

    Fadar shugaban Najeriya ta bayyana cewa shugaba Bola Tinubu...

Rikicin Masarauta: Gwamnatin Kano ta Bayyana Matsayarta Kan Hukuncin Kotu

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Kwamishinan Shari’a na Jihar Kano kuma...

Da dumi-dumi: Gwamnan Kano ya tura tawaga mai karfi wajen Abba Ganduje

Daga Rahama Umar Kwaru   Babban Daraktan Hukumar Samar da Wutar...

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...