Da dumi-dumi: Shekarau ya Magantu kan gayyatar da Majalisar Dinkin duniya ta yi masa

Date:

Daga Aliyu Danbala Gwarzo

Tsohon gwamnan Kano kuma tsohon sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau, ya ce ya samu wani goron gayyata na musamman daga sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya zuwa birnin New York dake Amurka.

 

Kadaura24 ta rawaito Malam Shekarau wanda shi ne Sardaunan kano yace da Gaske ne majalisar ta gayyace shi, amma ba’a yi masa cikakken bayani kan dalilin gayyatar ba, amma zai amsa gayyatar a mako mai zuwa.

Yanzu-Yanzu: Abba Gida-gida ya tura sunayen wadanda zai nada a matsayin kwamishinoni

A wani sako da mai taimakawa tsohon gwamnan kan kafafen sada zumunta da daukar hoto Jibril Muhammad Na-Tara ya wallafa ya tabbatar da wannan goron gayyata da aka aikewa tsohon gwamnan na Kano Malam Ibrahim Shekarau.

Tallah

Yanzu dai abun jira shi ne aji menene dalilin gaiyatar da majalisar dinkin duniyar ta yiwa Malam Ibrahim Shekarau, wata kila idan ya dawo ya yiwa al’umma bayani gane da abubun da suka tattaunawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...