Zafi ya kashe mutane 100 a wani yanki na ƙasar Indiya

Date:

Hukumomi a Arewacin India sun ce cikin kwanakin da suka wuce an samu mutuwar mutane sama da 100 saboda matsanancin zafi da ake fama da shi a yankin.

Likitoci sun ce waɗanda suka mutun yawancinsu suna da wasu cutukan da ke da munsu dama, amma matsanancin zafin shi ne babban abin da ya janyo mutuwar tasu.

Tsohon dan majalisar tarayya a kano ya rabawa manoma sama da 400 takin zamani

Yanayin zafin ya haura digiri 40 a ma’aunin salshiyos a wasu yankunan Uttar Pradesh da Bihar.

An kwantar da mutane sama da 400 a faɗin jihohin biyu sakamakon haka.

Tallah

Ana ta bai wa dattijan da ke fama da wasu cutukan na daban shawarar su yi zamansu a gida.

Zafin ya jano ƙarancin wuta lalacewar fankoki da na’urar sanyaya ɗakuna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...