Yanzu-Yanzu: Saudiyya ta bayyana ranar da za’a yi Arfa da Babbar Sallah

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Hukumomi a Kasar Saudiyya sun bayyana cewa an ga jinjirin watan Zulhajj a kasar a wannan rana ta Lahadi, wanda hakan yasa gobe litinin ya zama daya ga watan Zulhajj.

 

Sanarwar da sashin Haraimain Sharifain ya fita da yammacin wannan rana ta Lahadi, sun nuna cewa za’a gudanar da hawan arfa a ranar talata 27 ga watan Yuni 2023, wanda yayin dai-dai da 9 ga watan Zulhajj 1444 bayan Hijira.

KEDCO sun bayyana dalilin da yasa ake fuskanta rashin wuta a Kano, Jigawa da Kaduna

Sanarwar ta Kuma Kara da cewa Babbar Sallah zata kasance ranar Laraba 10 ga watan Zulhajj dai-dai da 28 ga watan Yuni na shekarar 2023.

Tallah

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a jiya asabar hukumomin ƙasar saudiyya suka bada sanarwar fara duba jinjirin watan na Zulhajj a wannan rana ta Lahadi kamar yadda Nigeria ma ta bada umarnin fara duban watan ta bakin Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’eed Abubakar na 3.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...