Shugaba Buhari zai yiwa yan Nigeria jawabin bankwana

Date:

Daga Safiyanu Dantala Jobawa

 

Shugaban kasa Muhammad Buhari zai gabatar da jawabin bankwana ga al’ummar Nigeria a gobe Lahadi, 28 ga watan mayu 2023 da misalin karfe 7 na safe a matsayin sa na shugaban kasar tarayyar Nigeria.

 

Kadaura24 ta rawaito mashawarci na musamman ga Shugaban kasar kan harkokin yada labarai Femi adeshina ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar da daddaren nan.

Ganduje ya bude gidan wutar lantarki mallakin kano

Sanarwar ta bukaci kafafen yada labarai na Tv da su jona jawabin daga gidan Talabishin na kasa NTA , yayin da su kuma gidajen Radio aka bukaci da su jona jawabin daga Gidan Radio tarayya FRCN.

Wannan jawabi dai shi ne zai zama jawabi na ƙarshe da Buharin zai yiwa yan Nigeria a matsayin Shugaban kasar Nigeria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...