Yin waya sama da mintuna 30 ka iya haifar da hawan-jini – Bincike

Date:

Daga Abdulrashid B Imam

 

Wata Kungiyar Kwararru kan abun da ya shafi zuciya dake Turai ESC, ta bayyana sakamakon wani bincike, inda ta gano cewa yin magana a wayar salula na sama da tsawon a kowane mako na da alaƙa da haɗarin hawan jini da kashi 12 cikin ɗari.

 

Binciken da Farfesa Xianhui Qin na Jami’ar Kiwon Lafiya ta Kudancin Guangzhou na kasar Sin ya rubuta, ya ce yana da kyau a takaita kiran wayar hannu don kiyaye lafiyar zuciya.

Sakamakon binciken da aka buga a cikin Mujallar Zuciya ta Turai – Digital Health, ESC, an buga shi akan Yanar Gizo na ESC a jiya Juma’a.

Bankwana: Ganduje ya yafewa malaman makaranta kudaden gidaje

“Yawan mintunan da mutane ke kashewa suna magana akan wayar hannu na da tasiri ga lafiyar zuciya. Ƙarin mintuna na yin waya na nufin haɗari.

Inganta aikin Hisbah: Ganduje ya yabawa Shekarau Kwankwaso

“Amma idan za a debi shekaru ana yin waya ta amfani da sautin ta ta waje, hakan ba zai yi wani haifar da cutar hawan jini ba

Sai dai Farfesa Qin yaca akwai buƙatar a gudanar da ƙarin nazari don tabbatar da sakamakon binciken nasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...