Hukumar Yan Sanda ta turo sabon kwamishinanta kano

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Hukumar kula da aiyukan ‘Yan Sanda ta Kasa ta amince da nada Muhammad Hussaini Gumel a matsayin sabon kwamishinan ‘yan sandan Jihar Kano.

 

Hukumar ta kuma ce ta nada sabbin kwamishinonin ‘yan sanda a Birnin Tarayya Abuja, da Jihohin Kano ogun da Bayelsa da dai sauransu.

Allah ya yiwa tsohon Minista Musa Gwadabe Rasuwa

Hukumar ta kuma ce nada sabbin kwamishinonin ‘yan sanda a Birnin Tarayya Abuja, da Jihohin Kaduna da Zamfara da Sakkwato da Katsina da Bayelsa da Ogun da Delta da Ondo, da kuma Binuwai.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa, sabon kwamishinan shi ne ya jagoranci yan Sandan kano wajen sanya idanu tare da samar tsaro yayin zaɓen shekara ta 2023 da ya gabata.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...