Ramadan: Akwai yiwuwar za a cika Azumi 30 a bana

Date:

Daga Fatima Kabir Labaran

 

Akwai yiwuwar a ranar Asabar mai zuwa za’a yi Sallah Idin karamar Sallar ta bana a Saudiyya da ma galibin kasashen Larabawa.

 

Ma’aikatar kula da lamuran addini ta kasar, tare da hadin gwiwa da hukumar amfani da fasahar zamani don hango wata ta ƙasar saudiyya ce ta bayyana hakan cikin wata sanarwa da suka fitar.

Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

DW Hausa ta rawaito Sanarwar da hukumomin suka fita ta bayyana cewa zai yi wuya a iya ganin jinjirin watan Shawwal, don haka akwai yiyuwar a cika Azumi talatin a wannan shekarar.

 

Dama dai ana malaman addinin musulunci suna Fadi n cewa idan ba’a ga watan Shawwal ba , ana cika Azumi ne zuwa 30 sai a yi Sallah.

Kadaura24 ta rawaito idan aka yi azumin 30 a bana kusan Shekaru uku kenan a Jere ana gudanar da Azumi 30 a Nigeria, duk da wasu kasashen a bara Azumi 29 suka yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...