Dr. Nasir Idris na Jam’iyar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kebbi

Date:

Daga Umar Sani Korar Na’isa

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Dr. Nasiru Idris kauran Gwandu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kebbi.

 

Farfesa Yusuf Sa’idu Udus Sokoti ne ya bayyana sakamakon Zaɓen a cibiyar tattara sakamakon ƙarashen zaɓen gwamnan jihar Kebbi.

Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Yace Dr. Nasiru Idris na jam’iyyar APC ya sami kuri’u 409,225, yayin da Gen. Aminu Bande na jam’iyyar PDP ya sami kuri’u 360,940, ” Aminu Idris na jam’iyyar APC shi sami kuri’u mafi rinjaye kuma ya cika dukkanin ka’idoji da suka kamata don haka shi ne ya lashe zaɓen”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya yi wa Buhari abun da Buharin ya kasa yi wa kakana- Jikan Shagari

Daga Nasiba Rabi'u Yusuf   Nura Muhammad Mahe, jikan tsohon shugaban...

Yanzu-yanzu: Atiku Abubakar ya fice daga jam’iyyar PDP

Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya fice daga...

Gwamnatin Jihar Kano ta fara bincike kan mutuwar wasu ɗaliban makarantar Sakandare biyu

  Kwamishinan Ilimi na Jihar Kano, Dr. Ali Makoda, ya...

Kamfanin Yahuza Suya Ya aike da Sakon ta’aziyyar Rasuwar tsohon shugaban Kasa Buhari

Shugaban kamfanin Yahuza Suya and Catering Services Nig. Limited,...