Dr. Nasir Idris na Jam’iyar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kebbi

Date:

Daga Umar Sani Korar Na’isa

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Dr. Nasiru Idris kauran Gwandu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kebbi.

 

Farfesa Yusuf Sa’idu Udus Sokoti ne ya bayyana sakamakon Zaɓen a cibiyar tattara sakamakon ƙarashen zaɓen gwamnan jihar Kebbi.

Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Yace Dr. Nasiru Idris na jam’iyyar APC ya sami kuri’u 409,225, yayin da Gen. Aminu Bande na jam’iyyar PDP ya sami kuri’u 360,940, ” Aminu Idris na jam’iyyar APC shi sami kuri’u mafi rinjaye kuma ya cika dukkanin ka’idoji da suka kamata don haka shi ne ya lashe zaɓen”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Nigeria za ta ci gaba da sayar da ɗanyen mai a farashin Naira

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Majalisar Zartarwa ta Najeriya ta amince...

Da dumi-dumi: Sanata Kawu Sumaila ya kawo aikin sama da Naira Biliyan 120 Kano

Daga Isa Ahmad Getso   Sanatan Kano ta kudu Sulaiman Abdulrahman...

Inganta ilimi: Gwamnan Kano ya zama Gwarzon Shekarar 2024

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Yanzu-yanzu: Sarki Sanusi ya nada sabon Galadiman Kano

Daga Sani Idris maiwaya   Mai Martaba Sarkin Kano na 16...