Dr. Nasir Idris na Jam’iyar APC Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Kebbi

Date:

Daga Umar Sani Korar Na’isa

 

Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana Dr. Nasiru Idris kauran Gwandu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Kebbi.

 

Farfesa Yusuf Sa’idu Udus Sokoti ne ya bayyana sakamakon Zaɓen a cibiyar tattara sakamakon ƙarashen zaɓen gwamnan jihar Kebbi.

Yanzu-yanzu: INEC ta dakatar da tattara sakamakon zaben Adamawa

Yace Dr. Nasiru Idris na jam’iyyar APC ya sami kuri’u 409,225, yayin da Gen. Aminu Bande na jam’iyyar PDP ya sami kuri’u 360,940, ” Aminu Idris na jam’iyyar APC shi sami kuri’u mafi rinjaye kuma ya cika dukkanin ka’idoji da suka kamata don haka shi ne ya lashe zaɓen”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...