Ɗan takarar majalisar wakilai a NNPP a Kano ya rasu

Date:

Ɗan takarar kujerar majalisar wakilai a karkashin jam’iyyar NNPP a mazaɓar Wudil da Garko a jihar Kano, Kamilu Ado Isa ya rasu.

 

Ya rasu ne a jiya Lahadi bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

Talla

Hakan na zuwa ne ƙasa da mako guda kafin babban zaɓen Najeriya na 2023.

Talla daukar nauyi Hon. Surajo Umar Wudil

Ado Isa ya kasance tsohon mataimakin kontrola-janar na hukumar tsaron farin kaya na Civil Defence.

 

NNPP dai na cikin manyan jam’iyyun siyasa da ake hasashen za su iya taka rawar gani a zaɓen da ke tafe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: Almajirai 17 sun kone kurmus 15, sun jikkata sanadiyya wata gobara

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Wata gobara da ta tashi ta...

Mun gano yadda yan Bauchi ke mamaye dazukan Kano – Gwamnatin Kano

Daga Nazifi Dukawa     Gwamnatin jihar Kano ta ce ta gano...

Gwamnatin Kano Ta Kammala Aikin Gina Mayanka ta Naira Biliyan 1.5

Daga Zakaria Adam Jigirya     Gwamnatin jihar Kano ta karkashin Shirin...

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...