Ɗan takarar majalisar wakilai a NNPP a Kano ya rasu

Date:

Ɗan takarar kujerar majalisar wakilai a karkashin jam’iyyar NNPP a mazaɓar Wudil da Garko a jihar Kano, Kamilu Ado Isa ya rasu.

 

Ya rasu ne a jiya Lahadi bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

Talla

Hakan na zuwa ne ƙasa da mako guda kafin babban zaɓen Najeriya na 2023.

Talla daukar nauyi Hon. Surajo Umar Wudil

Ado Isa ya kasance tsohon mataimakin kontrola-janar na hukumar tsaron farin kaya na Civil Defence.

 

NNPP dai na cikin manyan jam’iyyun siyasa da ake hasashen za su iya taka rawar gani a zaɓen da ke tafe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

An dakatar da Shugaba da Sakataren kungiyar APC X Eagle forum

Kwamitin zartarwa na kungiyar APC X Eagle forum ya...

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...