Ɗan takarar majalisar wakilai a NNPP a Kano ya rasu

Date:

Ɗan takarar kujerar majalisar wakilai a karkashin jam’iyyar NNPP a mazaɓar Wudil da Garko a jihar Kano, Kamilu Ado Isa ya rasu.

 

Ya rasu ne a jiya Lahadi bayan fama da gajeriyar rashin lafiya.

Talla

Hakan na zuwa ne ƙasa da mako guda kafin babban zaɓen Najeriya na 2023.

Talla daukar nauyi Hon. Surajo Umar Wudil

Ado Isa ya kasance tsohon mataimakin kontrola-janar na hukumar tsaron farin kaya na Civil Defence.

 

NNPP dai na cikin manyan jam’iyyun siyasa da ake hasashen za su iya taka rawar gani a zaɓen da ke tafe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...