Babban Bankin Nigeria Ya Musanta Karancin Sabbin Kudaden Naira

Date:

Daga Abdullahi Shu’aibu Hayewa

 Babban bankin Najeriya (CBN) ya musanta karancin sabbin kudaden Naira kamar yadda wasu ‘yan Najeriya ke zargin.
 Gwamnan babban bankin na CBN, Godwin Emefiele, wanda Musa Jimoh, Daraktan sashen kula da tsarin biyan kudi na bankin ya wakilta, ya musanta zargin a wani taron manema labarai a Jos.
Talla
 “CBN ta mika wa bankunan kasuwanci sabbin takardun kudi domin rabawa a bankunan da kuma injinan ATM .
 “Wannan shi ne tsarin da muka yi don ba da damar yada kudaden cikin saurin kuma muna son ba da shawarar bankunan kasuwanci da su daina ware kudaden daga jama’a ko kuma su fuskanci tsauraran takunkumi,” in ji shi.
Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...