Abun al’ajabi: Wasu almajirai sun ki karbar sadakar tsohuwar Naira 1000

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Wani abun al’ajabi ya faru a kan titin zuwa Kano dake jihar Kaduna, Inda aka baiwa yan wasu al’amajirai sadaka da cikin tsofaffin kudin da aka sabunta suka ki karba saboda ba sabo bane.

 

” Ina sauka daga mota sai naga mutanen uku sun zo suna yi min bara sai na bude jakar kudina (Wallet) na dauko naira 1000 na basu, kawai sai naga sun Kalli juna ba ce min komai ba sai suka juya suka bani wurin ,abun ya bani mamaki matuka”. A cewar Caleb

 

Wakilin Majiyar Kadaura24 ya rawaito cewa lamarin ya faru ne akan idon sa, Inda wani matashi ya baiwa almajiran sadakar naira 1000 suka ki karba saboda tsohuwa ce .

 

wanda ya bada sadakat matashine mai suna Caleb yace abun ya bashi mamaki kasancewar sadakar kudin ya basu Amma suka ki karba don sun ga tsofaffine , “ga shi kuma ni bani da Sabbin kudin da aka sauyawa fasali”.

 

Talla
 
Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...