Shugaban K/H Gwandu Bello Kurya ya ziyarci wadanda sukai hatsari a garin Malisa

Date:

Daga Ibrahim Sidi Jega

 

Shugaban Karamar Hukumar Mulki Ta Gwandu Hon Bello Atiku Kurya Ya Ziyararci Garin Malisa a Inda Hadarin Ya Akku, Kana Ya Ziyararci Babban Asibitin Garin Gwandu Domin Ya Ga Wudanda Suka Samu Raunukka da Kuma Wudanda Suka Rasa Rayukkan Su Duk Asanadiyyar Hatsarin.

 

Haka Kuma Yayin da Yake Zantawa da Shugaban Assibitin Garin Gwandu Doctor Aliyu, Ya Bayyana Masa Cewa Kimanin Mutum 26 Ne Suka Samu Raunukka Wudanda Ahalin Yanzu Suna Karbar Magani, Ayayin da Kuma Mutum 16 Suka Rigamu Gidan Gaskiya.

Talla

 

Abisa Baynin da Aka Samu Babbar Motar Ta Taso Daga Garin Illela Ta Jahar Sokoto, Ta Dauko Lodin Shanu 70 Tare Mutane 40 Zuwa Babban Birnin Legas Domin Gudanarda Kasuwancin Su, Ansamu Halartar Kwamishinan ”Yan Sandan Jahar Kebbi Tare da Babban Kwamandan Kare Hadurra Na Jahar Kebbi da shugaban karamar hukumar Gwandu Hon. Kurya duk sunje wajan domin ganin Yanda Lamarin Ya Faru.

 

Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil

Hon Kurya ya baya bada tallafin Kudi Ga Wudanda suka samu raunuka da kuma wasu Kudaden domin jigilar wadanda suka rasa rayukkan su zuwa ga Iyalan su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...