Kano 2023: Abba Gida-gida ya Shirya Kaddamar da manufofi da kwamitin yakin neman zaben sa

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam’iyyar NNPP a shekarar 2023, Abba K. Yusuf, na shirin kaddamar da manufofin sa da kuma kaddamar da kwamitin yakin neman zaben sa .

 

Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Sanusi Bature Dawakin Tofa ya sanya wa hannu, kuma ya aikowa kadaura24, ya bayyana cewa Abba Gida Gida zai kuma gabatar da abokin takararsa Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ga mutanen Kano a hukumance tare da kaddamar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa/Gwamna na jihar kano.

Talla

 

Bikin wanda ake sa ran zai gudana a ranar Talata 6 ga watan Disamba 2022 a Meena Event Centre, Kano, zai samu halartar shuwagabannin jam’iyyar, ‘yan kasuwa, malaman addini da kungiyoyin farar hula.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta yanke wa wani hukuncin daurin gidan yari bisa laifin kona tayoyin mota a Kano

Ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta jihar Kano ta...

Bayan ficewa daga PDP Dino Melaye ya koma ADC

Tsohon ɗan jamalisar dattawan Najeriya mai wakiltar Kogi ta...

Ƴan Ghana na zanga-zangar neman korar ƴan Nijeriya daga ƙasar

  Zanga-zanga ta ɓarke a Ghana inda ake zargin ƴan...

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...