Kano 2023: Abba Gida-gida ya Shirya Kaddamar da manufofi da kwamitin yakin neman zaben sa

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

Dan takarar gwamnan jihar Kano na jam’iyyar NNPP a shekarar 2023, Abba K. Yusuf, na shirin kaddamar da manufofin sa da kuma kaddamar da kwamitin yakin neman zaben sa .

 

Wata sanarwa da mai magana da yawunsa Sanusi Bature Dawakin Tofa ya sanya wa hannu, kuma ya aikowa kadaura24, ya bayyana cewa Abba Gida Gida zai kuma gabatar da abokin takararsa Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo ga mutanen Kano a hukumance tare da kaddamar da kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa/Gwamna na jihar kano.

Talla

 

Bikin wanda ake sa ran zai gudana a ranar Talata 6 ga watan Disamba 2022 a Meena Event Centre, Kano, zai samu halartar shuwagabannin jam’iyyar, ‘yan kasuwa, malaman addini da kungiyoyin farar hula.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zargin Almundahana: ICPC zata gurfanar da shugaban hukumar zabe ta Kano da wasu mutum biyu

    Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta (ICPC)...

Dalilin da ya hana ni zuwa Kano tarbar Tinubu – Ganduje

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Tsohon shugaban jam’iyyar APC na kasa,...

Shugaban RATTAWU na Kano ya taya sabbin shugabannin kungiyar na kasa murna

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Shugaban kungiyar ma’aikatan rediyo, Talabijin da...

Dalilina na ziyartar gwamnan Kano Abba – Inuwa Waya

Daga Rahama Umar Kwaru Tsohon Wanda ya nemi Zama Dan...