2023: Kungiyar Izala ta bayyana matsayarta kan wanda zai Shugabanci Nigeria

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

 

Kungiyar Izalatul bidi’a wa’ikamatussunah ta kasa ta bayyana matsayarta kan wanda zai Shugabanci Nigeria a kakar zaben shekara ta 2023 dake tafe.

Gwamnatin tarayya ta amince da Hutun haihuwa ga maza ma’aikata

“Muna addu’ar cikin yan takarar shugaban kasa tsakani Alhaji Atiku Abubakar Mai girma Wazirin Adamawa da Bola Ahmad Tinubu da Mai girma Engr. Rabi’u Musa Kwankwaso wadanda duk Musulmi ne Muna rokon Allah ya zaba mana wanda zai zama alkhairi ga Nigeria da Musulunci”. Inji Kabiru Gombe

 

Talla

Sakataren kungiyar Sheikh Muhammad Kabiru Gombe cikin wata sanarwa da ya wallafa a sahihin shafinsa na Facebook yace Shugaban kungiyar na kasa ya bashi Umarnin su cigaba da yin addu’o’i Allah ya zabawa Nigeria da addinin musulunci wanda zai zama alkhairi gare su.

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin jihar Kano ta haramta wa Yan Adaidaita Sahun bin Wasu Manyan Titunan Kano

 

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito a zabuka mabanbanta kungiyar ta kan fadi Inda zata kar ka ta, Amma a wannan karon kungiyar ta ce addu’o’in kawai zasu yi domin duk manyan yan takarar Musulmi ne don haka baza su zabi wani su bar wani ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...

Kungiyar ’Yan Jaridun Kano Arewa ta Aike da Sakon Ta’aziyyar Rasuwar Alhaji Aminu Dantata

  Kungiyar ’Yan Jarida ta Kano Arewa ta bayyana alhinin...