Da dumi-dumi: Gwamna Ganduje da Sarki Sanusi sun yi kicibis a Abuja

Date:

Daga Abubakar Sadeeq

 

A karon farko, Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya yi gaba-da-gaba da Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sanusi II tun bayan da Gandujen ya sauke basaraken daga kujerar Sarkin Kano.

 

Daily Trust ta ce mutanen biyu sun hadu ne a tashar jirgin sama ta Nnamdi Azikiwe a Abuja a Litinin din nan.

Talla

Sai dai jaridar ba ta bayyana ko mutanen biyu sun yi musabaha kamar yadda aka saba kafin 2020, Amma hotunan da suke yawo a kafafen sada zumunta sun nuna yarda Gwamnan suke musabaha da Sarkin Sanusin .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...