An kara samun ‘yan Najeriya miliyan 10 da suka yi rajistar zabe – INEC

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Sama da mutum miliyan 10 ne suka yi rajistar zabe a aikin rajistar da ake ci gaba da yi a yanzu a fadin Najeriya.

 

Hukumar zaben kasar, INEC ce ta bayyana haka a ranar Litinin.

 

Alkaluman bayanan sun nuna cewa sabbin masu rajistar sun kai 10,487,972, wadanda kuma suka kammala yin rajistar gaba daya sun kai 8,631,696.

 

Ya zuwa karfe bakwai na safiyar jiya Litinin 27 ga watan Yuni 2022, masu yin rajistar ta intanet sun kai 3,250,449, masu zuwa da kansu domin a yi musu rajistar kuwa, 5,381,247 ne.

 

BBC Hausa ta rawaito bayanin ya kuma nuna cewa daga cikin sabbin masu neman rajistar 4,292,690 maza ne yayin da 4,339,006 mata ne, masu nakasa kuma 67,171 sai matasa 6,081,456.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...

Da dumi-dumi: Wasu kungiyoyin APC a Kano sun fara kiraye-kirayen Abdullahi Abbas ya sauka daga shugaban jam’iyyar

Daga Hafsat Abdullahi Muhammad Kungiyoyin jam'iyyar APC da suka hadar...

Bayan Amincewar Kasar Saudia , an Sanya Ranar Binne Aminu Dantata a Madina

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid...

Rashin Alhaji Aminu Dantata Babban Rashi ne ga harkokin kasuwanci a Duniya – Salbas

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Babban kamfani a masana'antar mai a...