Hajjin bana: An kai Tumaki dubu 50 kasar Saudiyya daga Africa

Date:

Daga Kamal Yahya Zakaria

 

A shirye-shiryen gudanar da aikin Hajji na shekarar 1443, Masarautar Saudi Arabia ta sanar da isowar wani jirgin ruwa dauke da dabbobi ta tashar ruwa ta kasar mai tsarkin dake Jeddah.

 

 

 

Rahotanni sun tabbatar da cewa Tumaki 50,000, ne suka isa kasar daga Nahiyar Africa Wadanda alhazai zasu yi amfani da su wajen hadaya wanda kuma aka mai da shi dole ga kowanne mahajjaci.

 

 

Kadaura24 ta rawaito hukumomin kasa mai tsarki sun tabbatar da fito da sabbin tsare-tsare a aikin Hajji bana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yansanda sun Haramta Hawan Sallah a Kano

Daga Abdulmajid Habib   Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta haramta...

Sanata Barau ya kai ziyarar jaje ga iyalan ‘yan wasan da suka rasu, ya bayar da gudunmuwar N22m

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I Jibrin, a...

Hawan sallah : Sarki Sanusi ya umarci hakimai su shigo cikin birnin Kano

Majalisar Masarautar Kano ta fitar da wata takarda mai...

Yadda kamfanin ganyen shayi na Z&Y ke fuskantar matsin lamba daga TOP TEAA

Wani matashin ɗan kasuwa daga jihar Kano, mai suna...