Atiku ya dauki Okowa a matsayin wanda zai yi masa takarar mataimakin shugaban kasa

Date:

Daga Zara Jamil Isa

 

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya zabi gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa a matsayin abokin takararsa.

Atiku ya bayyana hakan ne a sakatariyar PDP da ke Abuja, yayin da kwamitin tantance mataimakin shugaban kasa a PDP ke gudanar da aikinsa, ranar Alhamis.

 

Karin bayani na nan tafe…

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...