Da dumi-dumi: Ganduje ya sauya sunan jam’ar KUST Wudil

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
 Majalisar zartaswar jihar Kano ta amince da sauya sunan Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano dake Wudil KUST da Suna Aliko Dangote
 Kadaura24 ta rawaito Kwamishinan yada labarai na jihar, Malam Muhammad Garba, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa a ranar Asabar, ya ce ci gaban ya biyo bayan shawarar da kwamitin  da aka tura jami’ar ya bayar.
 Ya bayyana cewa a yanzu za’a rika kiran makarantar da Aliko Dangote University of Science and Technology (ADUST), Wudil.
 Malam Garba ya kara da cewa an mika batun ga majalisar dokokin jihar domin nazarin dokokin da suka kafa jami’ar domin yin gyara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Naja’atu Muhd ta mayarwa da Nuhu Ribado Martani Kan barazanar da ya yi mata

Daga Isa Ahmad Getso   Yar gwagwarmayar nan Hajiya Naja'atu Muhammad...

Zargin Sharrin: Ribado ya yi barazanar maka Naja Muhammad a Kotu

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Mai baiwa shugaban kasa shawara kan...

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...