Da dumi-dumi: kotu ta yankewa Jarumar Kannywood Sadiya Haruna hukuncin daurin watanni 6 a gidan yari

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman
 Wata Kotu a Jihar Kano ta yanke hukuncin daurin watanni 6 a gidan hali ba tare da zabin tara ba ga jarumar Kannywood, Sadiya Haruna.
 Mai Shari’a Mukhtar Dandago na kotun dake filin jirgin sama na malam Aminu Kano ya ce kotun dai ta Kama Sadiya Haruna da Laifin bata sunan jarumin Kannywood Isa A Isa.
 Sadiya Haruna dai ta yi kalaman ne a cikin wani faifan bidiyo data wallafa a shafinta na Instegram, Inda ta zargi dan wasan ya bukaci ya yi mata lalata da ita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...

Idan mu ka rungumi Addu’o’i ba abun da Amurka za ta iya yiwa Nigeria – SKY

Shahararren ɗan kasuwa a Kano, Alhaji Kabiru Sani Kwangila...

Shugaban APC na Kano Abdullahi Abbas ya Magantu Kan Zargin raba Ramat da Kujerarsa

Shugaban jam’iyyar APC na Jihar Kano, Alhaji Abdullahi Abbas,...