Mataimakin Gwamnan Zamfara na fuskantar barazanar tsigewa

Date:

Daga Adamu Bichi

 

Majalisar dokokin jihar Zamfara na shirin tsige mataimakin Gwamnan jihar Barista Mahdi Ali Gusau.

Wannan dai ya biyo bayan zarginsa da wasu laifuka guda takwas da kundin tsarin mulkin ƙasa ya amince a tsige mai irin wannan laifukan.

Shugaban majalisar dokokin jihar Nasiru Ma’azu Magarya ne ya bayyana haka ga manema labarai.

Daily News24 ta Nambobin majalissa sun gabatar da kudurin cewa a tsige shi bisa wasu dalilai, saboda haka za mu zauna mu yi nazari kafin mu aiwatar da hukunci na gaba” a cewar Magarya.

Ana zargin hakan na da nasaba da ƙin komawar mataimakin gwamnan zuwa jam’iyyar APC bayan da Gwamna Bello Matawalle ya bar jam’iyyar PDP ya koma APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta dakatar da nuna tallan maganin Gargajiya a Fina-finai da yawo a tituna

A wani mataki na tabbatar da bin ka'idoji tare...

Da dumi-dumi: NNPP ta nemi afuwar Tinubu kan kalaman suka da ake zargin Kwankwaso ya yi masa

  Jam’iyyar NNPP ta nemi afuwar Shugaban kasa Bola Tinubu...

Gwamnatin Kano ta dakatar da Dadin kowa, Labarina, Jamilun jidda da wasu fina-finai 19

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   A kokarinta na tabbatar da ana...

2027: Hon Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana Matsayarsa kan takarar gwamnan Kano

Daga Zakariya Adam Jigirya   Dan Majalisar tarayya mai wakiltar kananan...