Majalisar Koli ta Harkokin Shari’ar Musulci ta Kasa ta Nada Sabon Shugaba

Date:

Daga Aliyah M Sadeeq

Majalisar koli Mai kula da harkokin Shari’ar Musulci ta Kasa, ta nada Mataimakin Shugaban Majalisar na daya Sheikh Abdulrasheed Hadiyatullah a Matsayin Shugaban Majalisar bayan Rasuwar Shugabanta Dr. Ibrahim Datti Ahmad .

Kadaura24 ta rawaito Sakatare janar na Majalisar Nafu’u Baba Ahmad ne ya bayyana hakan Yayin taron Manema labarai a nan Kano.

Sakataren Majalisar yace an nada Shaikh Abdurrashid Hadiyatullah a Matsayin Sabon Shugaban Majalisar ne dogaro da kundin tsarin mulkin Majalisar Wanda ya ce Idan Shugaba ya rasu Mataimakinsa za’a nada domin ya cigaba da tafiyar da harkokin Majalisar.

Gabanin bayyana bayyana Sunan Sabon Shugaban Sai da Majalisar ta Mika ta’aziyyar ta ga iyalai da Yan uwan Dr. Ibrahim Datti Ahmad Wanda Allah ya yiwa Rasuwa makon da ya gabata tare da nema masa rahamar Ubangiji.

Sannna Nafi’u Baba Ahmad ya Yi fatan Allah ya rikawa Sabon Shugaban Majalisar tare da bada tabbacin ‘ya’yan Majalisar zasu bada goyon baya ga Sabon Shugaban Sheikh Abdulrasheed Hadiyatullah.

1 COMMENT

  1. เราคือเว็บดูหนังฟรีออนไลน์ หนังใหม่ชนโรง 2022 เต็มเรื่อง มาให้ท่านได้เลือกชมกันแบบชัดๆ
    หนังมาสเตอร์ MASTER หรือหนังใหม่เสียงซาวด์แทรก ซับไทย บรรยายไทย ก็มีให้เลือกจากตัวเล่น ดูหนังออนไลน์ ของแต่ละเรื่องครบทุกประเภทหนัง
    ได้แก่ ดูหนังแอคชั่น หนังบู๊มันๆ, หนังดราม่า,
    หนังโรแมนติก, หนังสยองขวัญ หนังผี, หนังเกาหลี ดูซีรี่ย์, หนังสืบสวนสอบสวน, หนังซุเปอร์ฮีโร่ MARVEL DC, หนังการ์ตูน แอนิเมชั่น ,
    หนังภาคต่อ หนังดังทั้งไทย
    เอเชีย และต่างประเทศ เป็นต้น

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gidauniyar Pyramid of Heart sun kai tallafin na’urar Oxygen Concentrated Asibitin Murtala dake Kano

Asibitin Ƙwararru na Murtala Muhd dake Kano ya yabawa...

Da dumi-dumi: ASUU ta dakatar da yajin aikin da ta fara

Kungiyar Malaman Jami’o’i ta Ƙasa (ASUU) ta dakatar da...

Ba mu da wata matsala da Ofishin mataimakin shugaban Kasa – NAHCON

Hukumar Alhazai ta kasa (NAHCON) ta karyata wani rahoto...

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya nemi hukumar NBC ta fadada aikinta kan kafafen yada labarai na intanet

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bukaci Hukumar...