Rikicin APC: Buhari ya ce baya goyon bayan Wani bangare a Kano

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
 Fadar shugaban kasa tayi allawada da Wasu labarai da suke cewa Shugaban Kasa Muhammad Buhari ya na goyon bayan Wani bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake gudana a Jihar kano.
Kadaura24 ta rawaito Shugaba Buhari yace labarin ba gaskiya bane kuma shi  baya Sanya baki a duk Wani al’amari da yake gaban Kotu.
 Cikin Sanarwar da Babban Mataimakawa Shugaban kasa Kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu ya Sanyawa hannu yace labarin bashi da tushi ballantana makama,don haka ya bukuci al’umma su yi watsi da shi.
Ina Goyan bayan jam’iyyar APC a matsayin jam’iyya ta, kuma ina so a sami hadin kai,amma ba na goyon bayan kowane bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake faruwa a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...

Gwamnatin Kano ta magantu kan Hukuncin kotu na zaben kananan hukumomi

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Kano ta bayyana farin...