Rikicin APC: Buhari ya ce baya goyon bayan Wani bangare a Kano

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
 Fadar shugaban kasa tayi allawada da Wasu labarai da suke cewa Shugaban Kasa Muhammad Buhari ya na goyon bayan Wani bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake gudana a Jihar kano.
Kadaura24 ta rawaito Shugaba Buhari yace labarin ba gaskiya bane kuma shi  baya Sanya baki a duk Wani al’amari da yake gaban Kotu.
 Cikin Sanarwar da Babban Mataimakawa Shugaban kasa Kan harkokin yada labarai Malam Garba Shehu ya Sanyawa hannu yace labarin bashi da tushi ballantana makama,don haka ya bukuci al’umma su yi watsi da shi.
Ina Goyan bayan jam’iyyar APC a matsayin jam’iyya ta, kuma ina so a sami hadin kai,amma ba na goyon bayan kowane bangare a Rikicin Jam’iyyar APC dake faruwa a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...