Yanzu-Yanzu: Buhari ya yi Ganawar Sirri da Ganduje

Date:

Daga Zara Jamil Isa

Shugaban Kasa Muhd Buhari ya gana da Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje a Fadar Shugaban Kasa dake Abuja.

Kadaura24 ta rawaito Wani hadimin Shugaban kasa Mai suna Buhari Sallau shi ne ya Sanar da hakan tare da wallafa hotunna ganawar a Sahihin Shafin sa na Facebook.

Duk da har yanzu ba a bayyana abun da Suka tattauna ba,Amma ana ganin ganin nasu yana da nasaba da Rikicin da Jam’iyyar APC take fuskanta a Jihar kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan shekaru 20, Kotun Ƙoli ta sanya ranar yanke hukunci kan rikicin masarautar Gwandu

Kotun Koli ta sanya ranar yanke hukunci kan daukaka...

Hukumar Shari’ah ta kaddamar da kwamatoci domin kawo sauye-sauye game da cigaban Shari’a a jihar Kano

  Hukumar Shari'ah ta jihar Kano karkashin jagorancin mukaddashin shugabanta...

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...