Ganduje ya yi sabbin Nade-Nade a Makarantar Kano Poly

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya Amince da nadin Manyan Ma’aikata da Wasu Yan Majalisar Zartarwar ta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano Wato Kano Poly.
Cikin wata sanarwa da Jami’ar hulda da Jama’a ta Ma’aikatar Ilimi Mai zurfi ta Jihar Kano Halima Magaji Gwarzo ta aikowa Kadaura24 tace Gwamnan Ganduje ya Amince da nadin Mutanen ne Saboda kwarewar da sadaukar da Kai Wajen kula aiki da suke da shi yasa aka zabo su.
Waɗanda aka Nadan sun hada da :
1. Dr Muhammad Umar Kibiya – Deputy Rector.
2. Aminu Shu’aibu –  Bursar.
3. Baffa Bello Bichi –  Librarian.
4. Aliyu Muhammad Sani – Director, Academic Planning.
5. Dr Adamu Umar Alkali –  Director, Works.
6. Dr Bello Adamu Dambatta – Director, Consultancy Services Unit.
7. Binta Abubakar Faruk –
Director, School of Management Studies.
8. Tijjani Yahaya Abubakar – Director, School of Environmental
Studies,  Gwarzo.
9. Dr Muhammad Ahmad Sani – Director, School of Technology.
10. Dr Umar Muhammad Garzali – Director,  School of General Studies.
11. Sulaiman Hashim Rano – Director School of Rural Technology and Entrepreneurship Development, Rano.
12. Kabiru Sharu Labaran – Director, Institute of Information Technology, Kura.
13. Zainab Abdulkadir –
Coordinator Program Visitation.
Sanarwar tace nadin ya bara aiki ne nan take,sannan ya bukace su, su tabbatar sun yi aiki kafada da kafada da duk Masu Ruwa da tsaki a Makarantar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kwamitin PTA na Kano ya dauki matakan hana ragewa dalibai hanya bayan taso su daga makaranta

DAGA ABDULHAMID ISAH Shugaban Kwamitin Iyayen yara da Malamai na...

Fada daba: Buɗaɗɗiyar Wasiƙa Zuwa Ga Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf – Daga Zainab Nasir Ahmad

Daga Zainab Nasir Ahmad Mai Girma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf Abba...

RATTAWU ta Kano ta taya Abbas Ibrahim Murnar sabon mukamin da NUJ ta ba shi

Kungiyar ma'aikatan Radio da Talabijin ta kasa reshen jihar...

NUJ ta kasa ta baiwa Abbas Ibrahim sabon mukami

Daga Aliyu Abdullahi Danbala   Kungiyar yan Jarida ta Nigeria ta...