Ganduje ya yi sabbin Nade-Nade a Makarantar Kano Poly

Date:

Daga Zainab Muhd Darmanawa
Gwamnan Jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya Amince da nadin Manyan Ma’aikata da Wasu Yan Majalisar Zartarwar ta Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kano Wato Kano Poly.
Cikin wata sanarwa da Jami’ar hulda da Jama’a ta Ma’aikatar Ilimi Mai zurfi ta Jihar Kano Halima Magaji Gwarzo ta aikowa Kadaura24 tace Gwamnan Ganduje ya Amince da nadin Mutanen ne Saboda kwarewar da sadaukar da Kai Wajen kula aiki da suke da shi yasa aka zabo su.
Waɗanda aka Nadan sun hada da :
1. Dr Muhammad Umar Kibiya – Deputy Rector.
2. Aminu Shu’aibu –  Bursar.
3. Baffa Bello Bichi –  Librarian.
4. Aliyu Muhammad Sani – Director, Academic Planning.
5. Dr Adamu Umar Alkali –  Director, Works.
6. Dr Bello Adamu Dambatta – Director, Consultancy Services Unit.
7. Binta Abubakar Faruk –
Director, School of Management Studies.
8. Tijjani Yahaya Abubakar – Director, School of Environmental
Studies,  Gwarzo.
9. Dr Muhammad Ahmad Sani – Director, School of Technology.
10. Dr Umar Muhammad Garzali – Director,  School of General Studies.
11. Sulaiman Hashim Rano – Director School of Rural Technology and Entrepreneurship Development, Rano.
12. Kabiru Sharu Labaran – Director, Institute of Information Technology, Kura.
13. Zainab Abdulkadir –
Coordinator Program Visitation.
Sanarwar tace nadin ya bara aiki ne nan take,sannan ya bukace su, su tabbatar sun yi aiki kafada da kafada da duk Masu Ruwa da tsaki a Makarantar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Babbar Sallah: Gwamnatin Kano ta sanar da ranar rufe makarantu a jihar

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin Jihar Kano ta bayar da...

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...