Garban kauye ya Aika da ta’aziyya ga Murtala Sulen Garo bisa Rasuwar Kanwar Mahaifinsa

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaban Karamar Hukumar Kumbotso Alhaji Hassan Garban kauye farawa ya Mika Sakon ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo bisa rasuwar kanwar Mahaifinsa Hajiya Hadiza Galadima Abubakar.

 

Cikin Wata sanarwa dauke dasa Hannun Mai taimakamsa Kan harkokin yada labarai Shazali farawa ya aikowa Kadaura24 yace Rashin Hajiya Hadizan Babban rashi ne ga al’ummar Jihar Kano Baki Daya.

 

Shugaban Karamar Hukumar ta Kumbotso ya bayyana cewa “Don haka ina mika wannan ta’aziyya ga kwamishinan kananan hukumomi da masarautu, Murtala Sule Garo, da daukacin iyalanta, da al’ummar garin Garo da karamar hukumar Kabo, a madadin al’ummar Karamar Hukumar Kumbotso.

Shugaban Wanda yanzu gaka ke kasar Saudiya Domin Sauke fararin Umara ya Kuma yi addu’ar Allah ya gafarta Mata, Sannan ya bukaci ‘yan uwa da su Kara Hakurin rashinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Abubakar Bichi ya bada gudumawar motocin bas 13 ga jami’o’in Kano da taraktoci 11 ga yan mazabarsa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu Dan Majalisar tarayya mai wakiltar karamar...

Rikicin Sarautar Kano: Fadar Sarki Sanusi ta zargi magoya bayan Sarki Aminu Ado Bayero da kai farmaki Kofar Kudu

Daga Sani Idris Maiwaya   Rikicin Masarautar kano ya na neman...

Shugabannin Kasuwar Kanti Kwari sun shiryawa Gwamnan Kano Addu’o’i na musamman

Daga jafar adam Shugaban kasuwar Kantin Kwari Sharu Abdullahi Namalam...