Matsalar tsaro: Buhari ya na ganawa da Shugabanin Hukumomin tsaron Kasar nan

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na jagorantar taron majalisar koli kan harakokin tsaro a fadarsa a Abuja inda ake sa ran za a sanar da shi halin da ake ciki game da tsaro a ƙasar.

Taron ya ƙunshi mataimakinsa Yemi Osinbajo da shugaban ma’aikatan fadarsa Chief Farfesa Ibrahim Gambari da mai ba shi shawara kan sha’anin tsaro Manjo General Babagana Monguno da kuma babban hafsan sojin Najeriya Janar Leo Irabor.

BBC Hausa ta rawaito a wajen taron ne Shugaban ya ƙara wa babban dogarinsa Laftanar Kanal YM Dodo girma zuwa matsayin Kanal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ba gaskiya a bayanin wasu Manoman Kano da suka ce Muna karbar kudi a wajensu – Civil defense

Rundunar tsaro ta Civil defense ta Kasa reshen jihar...

Korar ma’aikata a Kano: Bashir Gentile ya yiwa Faizu Alfindiki martani mai zafi

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Masanin kimiyar siyasa kuma mai sharhi...

Sakataren kungiyar NRO Abdulkadir Gude ya rasu

Allah ya yi wa dattijo, kuma Sakataren kungiyar Northern...

Gwamnatin da ta ke korar Ma’aikata ba ta Cancanci Wa’adi na biyu ba – Faizu Alfindiki

Daga  Maryam Muhammad Ibrahim   Abin takaici ne ganin yadda gwamnatin...