Matsalar tsaro: Buhari ya na ganawa da Shugabanin Hukumomin tsaron Kasar nan

Date:

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari na jagorantar taron majalisar koli kan harakokin tsaro a fadarsa a Abuja inda ake sa ran za a sanar da shi halin da ake ciki game da tsaro a ƙasar.

Taron ya ƙunshi mataimakinsa Yemi Osinbajo da shugaban ma’aikatan fadarsa Chief Farfesa Ibrahim Gambari da mai ba shi shawara kan sha’anin tsaro Manjo General Babagana Monguno da kuma babban hafsan sojin Najeriya Janar Leo Irabor.

BBC Hausa ta rawaito a wajen taron ne Shugaban ya ƙara wa babban dogarinsa Laftanar Kanal YM Dodo girma zuwa matsayin Kanal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...