Shugaba Buhari zai tsaida ranar babban taron jam’iyyar APC

Date:

Daga Jidda Abubakar
 Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yanke hukunci Dangane da Ranar da jam’iyya mai mulki ta APC ta Kasa zata gudanar da Babban taron jam’iyyar ta kasa.
 Shugaban kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC, Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya shaida wa manema labarai hakanda bayan kammala taron gwamnonin, Inda yace za su nemi ganawa da shugaban kasa domin Sanya ranar da ta dace.
 Ana kyautata zaton cewa Gwamnonin za su kuma nemi goyon bayan Shugaban kasa kan yadda ake ta cece-kuce a kan batun Zaben fidda gwani na kato bayan Kato a cikin jam’iyyun siyasar Kasar nan tsakanin ‘yan majalisar dokokin Najeriya da jam’iyyun siyasa ciki har da babbar jam’iyyar adawa ta PDP.
 Haka kuma Gwamnonin sun bayyana ji dadinsu Kan yadda zaben Gwamnan Anambra ya gudana cikin kwanciyar hankali.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...