Majalisa ta yiwa Kasafin 2022 karatu na biyu

Date:

Kasafin shekara ta 2022 ya tsallake zaman karatu na biyu a gaban majalisar dattawan Najeriya.

An shafe tsawon sa’a guda da rabi a na muhawara kan kasafin da abubuwan da ya kunsa.

Shugaba Muhammadu Buhari a ranar Alhamis din da ta gabata ya gabatarwa Majalisar kasafin da ya kunshi naira tiriliyan sama da 16.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...

Al’ummar Kano ku baiwa AA Zaura hadin Kai domin ya kawo karshen fadan Daba – Baba Yawale

Daga Halima Umar Dogo   Babban Hadimin AA Zaura Alhaji Baba...

Gwamnatin Kano ta magantu kan Hukuncin kotu na zaben kananan hukumomi

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Kano ta bayyana farin...