Ganduje ya nada Wanda Zai Gaji Muhuyi Magaji a Hukumar yaki da rashawa ta Kano

Date:

Daga Amira Sanusi


Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya amince da nadin Barista Mahmoud Balarabe, wanda a halin yanzu shi ne Darakta na Mai lura da shigar da kara na Ma’aikatar Shari’a ta jihar, a matsayin mukaddashin Shugaban Hukumar karbar karbar korafe-karafe da yaki da Cin Hanci da Rashawa ta jihar Kano.


Sanarwar nadin na dauke ne Cikin wata sanarwa da Babban Sakataren yada labaran gwamna Malam Abba Anwar ya aikowa Kadaura24.


 Sanarwar nadin ta fara aiki nan take kuma Gwamna Ganduje ya umarci mukaddashin Shugaban Hukumar da ya gudanar da ayyukansa yadda ya kamata, bisa ga tsarin da dokar da aka kafa Hukumar akai

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...

Al’ummar Garin Riruwai da wani Kamfanin Hakar ma’adanai Sun Cimma Yarjejeniya Kan Ci gaban yankin

Kwamitin ci gaban Al’ummar garajn Riruwai da wani kamfanin...

Sarkin Daura ya nuna inda za’a binne shi idan ya rasu.

  Mai Martaba Sarkin Daura dake jihar katsina Alhaji Dr....

Na sauke nauyin da Tinubu ya ɗora min – Gwamnan riko na jihar Rivers

Vice-Admiral Ibok-Ete Ibas (Mai ritaya), wanda shi ne gwamnan...