Shugaba Buhari Zai tafi London don Duba Lafiyar sa

Date:

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi zuwa Landan, kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021, domin a duba lafiyar sa.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa da fadar Shugaban Kasa ta fita Kuma aka aikowa Kadaura24.


 Sanarwar tace Shugaba Buhari Zai dawo kasa Nigeria a mako na biyu na Yulin, 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...