Shugaba Buhari Zai tafi London don Duba Lafiyar sa

Date:

 Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi zuwa Landan, kasar Burtaniya a ranar Juma’a, 25 ga watan Yuni, 2021, domin a duba lafiyar sa.


Wannan na kunshe ne Cikin Wata sanarwa da fadar Shugaban Kasa ta fita Kuma aka aikowa Kadaura24.


 Sanarwar tace Shugaba Buhari Zai dawo kasa Nigeria a mako na biyu na Yulin, 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...

An sake sauya lokacin jana’izzar Aminu Ɗantata – Gwamnatin Nigeria

Gwamnatin tarayyar Nigeria ta ce Hukumomi a Kasar Saudiyyar...

Fadan daba: ku fito ku Kare Kan ku da iyayenku – Gwamnatin Kano ga matasa

Ku tashi ku Kare kanku da iyayen Gwamnatin jihar kano...