Buhari ya Amince Nigeria ta yi Sulhu da Twitter

Date:

Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na tattaunawa da Kamfanin ta Twitter kan dakatar da ayyukan ta da aka yi kwanan nan a Najeriya.


 Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da Tattaunawar don ganin an cimma matsaya tsakanin Gwamnatin Tarayya da kamfanin na Twitter.


 Ministan Yada Labarai da Al’adu, Alhaji Lai Mohammed, wanda zai shugabanci tawagar, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata.
 A cewar sanarwar, tawagar Gwamnatin Tarayya ta hada da Babban Lauyan Gwamnatin tarayya kuma Ministan Shari’a, sai Ministan Sadarwa da Tattalin Arziki, da Ministan Harkokin kasashen Waje, da Ministan Ayyuka da Gidaje,  Karamin Ministan Kwadago sauran hukumomin gwamnati da suke da alaka da Harkar. 


Ida za’a iya tunawa Kadaura24 ta rawaito cewa gwamnatin tarayya a kwanakin baya ta dakatar da aiyukan Twitter a Nigeria Sakamakon goge rubutun da Shugaban Kasa Muhd Buhari yayi akan Tsagerun Kudu Maso gabas Masu fafutukar Kafa Kasar Biafra.

145 COMMENTS

  1. Усик — Джошуа. Букмекери зробили прогноз на бій. Редкач аргументував такий сміливий прогноз тим, що попередні олімпійські чемпіони, яких побив Джошуа, були на заході кар’єри, тоді як Усик Энтони Джошуа Александр Усик Рен ТВ Усик показал рекордный вес перед боем с Джошуа (видео

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...