Da dumi-dumi: Ba a ga Watan Shawwal a Nigeria ba , Ranar Alhamis Sallah – Sarkin Musulmi

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhd Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa Majalisar da bata samu sahihin labarin ganin watan Shawwal a Duk fadin Nigeria ba.

Cikin Wata sanarwa da Kadaura24 ta samu Mai dauke da sa hannu Shugaban Kwamitin harkokin addinin Musulunci na fadar Sarkin Musulmin Farfesa Junaid wali ta bayan duban da aka yiwa watan ba a gan shi ba a Wannan rana ta Talata .

Sanarwa tace tunda ba’a ga watan ba Ranar Alhamis ita ce zata zamo Ranar 1 ga Watan Shawwal 1442 Ranar Sallah Karama kenan.

Sanarwa tace za’a gudanar da Azumi 30 Kenan a bana, Sarkin Musulmi yayi fatan Allah ya karbi ibadunmu ya Bamu lafiya da Zaman lafiya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Zaizayar kasa: Gwamna Abba gida-gida ya raba diyyar Naira Miliyan 600 A Kano

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...

Dalilin da ya hana Sarki Aminu Ado Bayero zuwa gidan yari na goron dutse a yau alhamis

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Rahotanni sun tabbatar da cewa Sarkin...

Matakai 3 da gwamnatin Kano ta dauka kan kafafen yada labarai a jihar

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Gwamnatin jihar Kano ta ce a...

Yadda manoma a Kano suka zargi jami’an Civil defense da karbar kudade a wajensu

Daga Umar Ibrahim kyarana   Manoman dajin dansoshiya dake karamar hukumar...