Da dumi-dumi: Ba a ga Watan Shawwal a Nigeria ba , Ranar Alhamis Sallah – Sarkin Musulmi

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhd Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa Majalisar da bata samu sahihin labarin ganin watan Shawwal a Duk fadin Nigeria ba.

Cikin Wata sanarwa da Kadaura24 ta samu Mai dauke da sa hannu Shugaban Kwamitin harkokin addinin Musulunci na fadar Sarkin Musulmin Farfesa Junaid wali ta bayan duban da aka yiwa watan ba a gan shi ba a Wannan rana ta Talata .

Sanarwa tace tunda ba’a ga watan ba Ranar Alhamis ita ce zata zamo Ranar 1 ga Watan Shawwal 1442 Ranar Sallah Karama kenan.

Sanarwa tace za’a gudanar da Azumi 30 Kenan a bana, Sarkin Musulmi yayi fatan Allah ya karbi ibadunmu ya Bamu lafiya da Zaman lafiya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...

Yanzu-yanzu: Manjo Hamza Al-Mustapha ya koma jam’iyyar SDP

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Major Dr. Hamza Al-Mustapha ya shiga...

Inganta aiyukan hukumar zakka hanya ce da gwamnatin za ta bi don rage talauci a Kano – Sarkin Rano

Daga Kamal Yakubu Ali   Mai martaba sarkin Rano Amb. Muhammad...