Da dumi-dumi: Ba a ga Watan Shawwal a Nigeria ba , Ranar Alhamis Sallah – Sarkin Musulmi

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhd Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa Majalisar da bata samu sahihin labarin ganin watan Shawwal a Duk fadin Nigeria ba.

Cikin Wata sanarwa da Kadaura24 ta samu Mai dauke da sa hannu Shugaban Kwamitin harkokin addinin Musulunci na fadar Sarkin Musulmin Farfesa Junaid wali ta bayan duban da aka yiwa watan ba a gan shi ba a Wannan rana ta Talata .

Sanarwa tace tunda ba’a ga watan ba Ranar Alhamis ita ce zata zamo Ranar 1 ga Watan Shawwal 1442 Ranar Sallah Karama kenan.

Sanarwa tace za’a gudanar da Azumi 30 Kenan a bana, Sarkin Musulmi yayi fatan Allah ya karbi ibadunmu ya Bamu lafiya da Zaman lafiya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tsofaffin Kansiloli Sun Yi Saukar Alƙur’ani da Addu’a na Musamman ga Gwamna Abba

  Ƙungiyar tsofaffin kansiloli na jihar Kano ta gudanar da...

Hisbah ta kama mutane 25 bisa zargin shirya auren jinsi a Kano

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama akalla mutane...

Yadda ƴansanda suka kama wasu da suke zargin ƴanbindiga ne a Kano

Rundunar yansanda ta Kasa reshen jihar Kano ta ce...

Rikici a Bebeji: Jigon Kwankwasiyya na zargin an shirya cire sunayen tsoffin kansiloli domin yin kashe-muraba

Wani jigo a tafiyar Kwankwasiyya a karamar hukumar Bebeji...