Da dumi-dumi: Ba a ga Watan Shawwal a Nigeria ba , Ranar Alhamis Sallah – Sarkin Musulmi

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman

Mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji Muhd Sa’ad Abubakar III ya bayyana cewa Majalisar da bata samu sahihin labarin ganin watan Shawwal a Duk fadin Nigeria ba.

Cikin Wata sanarwa da Kadaura24 ta samu Mai dauke da sa hannu Shugaban Kwamitin harkokin addinin Musulunci na fadar Sarkin Musulmin Farfesa Junaid wali ta bayan duban da aka yiwa watan ba a gan shi ba a Wannan rana ta Talata .

Sanarwa tace tunda ba’a ga watan ba Ranar Alhamis ita ce zata zamo Ranar 1 ga Watan Shawwal 1442 Ranar Sallah Karama kenan.

Sanarwa tace za’a gudanar da Azumi 30 Kenan a bana, Sarkin Musulmi yayi fatan Allah ya karbi ibadunmu ya Bamu lafiya da Zaman lafiya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...