Tsananin kauna :Wani Matashi ya Rubuta Sunan Yar wasan Hausa da Wuka a hannun sa

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman


Wani Matashi Mai kimanin shekaru 22 ya Rubuta Sunan Wata Yar wasan Hausa da wuka a hannun sa don ya nuna irin kaunar da yake Yi Mata.


Matashi Wanda ya rubuta Sunan Ummi Rahab yarinyar data taba fitowa Cikin wani Shiri fim Mai Suna “Ummi” fim din da acikinsa aka yi wakar “kin zamo takwara Ummi an rada Miki Suna,baba ka share hawayena …..”.


Matashin wanda yaki baiyana sunansa yace ya Rubuta Sunan jarumar ne Saboda da Tsananin kaunar da yake yi Mata.


 Ummi Rahab dai yanzu tauraruwarta tana haskawa tun da tayi wani Sabon Shiri Mai dogon zango Mai Suna Farin Wata, Wanda hakan tasa take ta Samun masoya.


Kadaura24 tayi kokarin jin ta bakin Ummi Rahab Dangane da Wannan batu,Amma hakarmu Bata cimma Ruwa ba.


An Dade ana samun Mata da Matasa da suke aikata irin Wannan da Sunan Kauna ga Jaruman Kanywood Dama sauran wadanda Suka shahara.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...

Akwai bukatar kebe rana ta musamman a matsayin ranar tsofaffin dalibai a Kano – Kwamared Waiya

Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida, Kwamared Ibrahim...

Dubun wani magidanci da ke da’awar bin mamata bashi a Kano ta cika

Daga Aminu Gama   Kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a...

Abubuwan da aka tattauna tsakanin Peter Obi da Gwamnan Bauchi Bala Muhammad

Gwamna Bala Muhammed na jihar Bauchi ya ce a...