Tsananin kauna :Wani Matashi ya Rubuta Sunan Yar wasan Hausa da Wuka a hannun sa

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Suleman


Wani Matashi Mai kimanin shekaru 22 ya Rubuta Sunan Wata Yar wasan Hausa da wuka a hannun sa don ya nuna irin kaunar da yake Yi Mata.


Matashi Wanda ya rubuta Sunan Ummi Rahab yarinyar data taba fitowa Cikin wani Shiri fim Mai Suna “Ummi” fim din da acikinsa aka yi wakar “kin zamo takwara Ummi an rada Miki Suna,baba ka share hawayena …..”.


Matashin wanda yaki baiyana sunansa yace ya Rubuta Sunan jarumar ne Saboda da Tsananin kaunar da yake yi Mata.


 Ummi Rahab dai yanzu tauraruwarta tana haskawa tun da tayi wani Sabon Shiri Mai dogon zango Mai Suna Farin Wata, Wanda hakan tasa take ta Samun masoya.


Kadaura24 tayi kokarin jin ta bakin Ummi Rahab Dangane da Wannan batu,Amma hakarmu Bata cimma Ruwa ba.


An Dade ana samun Mata da Matasa da suke aikata irin Wannan da Sunan Kauna ga Jaruman Kanywood Dama sauran wadanda Suka shahara.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Sarki Sanusi ya hori musulmi su hada kai don cigaban addinin musulunci

    Sarkin Kano na 16 Malam Muhammadu Sunusi na biyu,...

Hon. Mustapha Buhari Bakwana ya aikewa yan APC da al’ummar Kano Sakon Barka da Sallah

Daga Zakaria Adam Jigirya   Ni honorabul mustapha Hamza buhari bakwana...

Sallar Idi: Sarki Aminu Ado Bayero ya Aikawa Gwamnatin Kano Sako

Daga Maryam Muhammad Ibrahim   Sarkin Kano na 15 Alhaji Aminu...

Malam Ibrahim Khalil ya ba da fatawa kan Sallar Juma’a a ranar Idi

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban majalisar Malamai ta Arewacin Najeriya,...