Ramadan :Ku yi addu’o’in Samun Zaman lafiya ga Nigeria a Wannan Kwanakin- Barr. Dan Almajiri

Date:

Daga Kamal Yakubu Ali

Shugaban Kungiyar samarin Tijjaniyya na kasa Sheikh Barrister Habib Dan Almajiri ya bukaci al’umma dasu zage damtse wajan yawaita karatun alqur’ani da kuma addu’o’i domin samun biyan bukatu agun Allah madaukakin sarki sarki da nemawa Kasar nan Zaman lafiya Mai dorewa .

Sheikh Dan Almajiri a bayyana cewa wadannan kwanaki da muke ciki na Azimin watan Ramadanu kwanaki masu tsada , wanda ya kamata kowanne musulmi ya yi amfani dashi wajan Neman yardar agun Allah madaukakin sarki .

Yace Ramadan lokacine da ake shuka ayyukan alkhairi Wanda sakamakon ayyukan ke zuwa ba tare da bata lokaci ba , adon haka ya bukaci al’ummar musulmi dasuyi amfana da wadannan kwanaki masu albarka yadda ya dace .

Shugaban Kungiyar Samarin Tijjaniyyar na Kasa yace a Wannan lokacin ya Kanata al’ummar musulmi su dukufa wajen nemawa Kasar nan Zaman lafiya Sakamakon Matsalolin tsaro da ake fuskanta a Nigeria.

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...

Da dumi-dumi Dangote ya sake rage farashin man fetur a Nigeria

Daga Rahama Umar Kwaru   Matatar mai ta Dangote ta bayyana...