General News

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano, ya sanar da komawarsa jam’iyyar APC a hukumance tare da...

Matasan Arewa 10 sun shiga jerin karɓar lambar yabo ta shugabanci ta Afirka

Hankula sun koma zuwa ga Arewa yayin da matasa goma daga Arewacin Najeriya da suke shugabanci a harkokin kasuwanci suka samu gurbin karɓar lambar...

Jami’ar Baze ta yaye rukunin farko ɗalibanta da suka yi digirin digirgir, PhD ta kuma karrama Shugaban Senegal

Jami’ar Baze da ke Abuja ta gudanar da bikin yaye ɗalibanta karo na 12, inda ta yaye rukunin farko na ɗaliban da suka yi...

Ganin yadda Gwamnan Kano ke tallafawa bangaren lafiya, Asibitin Best Choice Zasu Duba Masu Wasu Cututtuka Kyauta, Da Ragin Kaso 50% Ga Aikin Tiyata

Asibitin Kwararru na Best Choice ya sake bijiro da wasu ayyukan jin kai a wani bangare na cigaba da farantawa al’umma kamar yadda ya...

Majalisar Matasan Arewa ta nemi Tinubu ya sauke Wike da Ministan Abuja bisa Sa’insa da ya yi da jami’in soja

Majalisar Matasan Arewa (Northern Youth Assembly, wata ƙungiya da ke haɗa muryoyin matasa daga jihohi 19 na Arewa, ta bayyana takaicin ta kan yadda...

Popular

Subscribe

spot_imgspot_img