Bayan rufe wasu gidajen Radio da Tv a Zamfara gwamnan ya bada umarnin kama yan jaridun da suka halarci taron PDP a jihar

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

Gwamnatin jihar zamfara ta rufe dukkanin kafafen yada labarai mallakin gwamnatin tarayya da masu zaman kansu a jihar saboda yada labaran al’amuran da suka shafi harkokin jam’iyyar adawa ta PDP.

Majiyar Kadaura24 ta Smartmedia ta rawaito cewa bugu da kari Gwamnatin ta umurci kwamishinan ‘yan sandan jihar da ya kama duk ‘yan jaridun da suka halarci taron.
Talla
 Kwamishinan yada labarai na jihar Malam Ibrahim Magaji Dosara ne ya sanar da hakan ta gidan rediyon karamar hukumar.
 Umurnin ya shafi Radio Nigeria Pride FM, NTA Gusau, Gamji FM da dai sauransu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika sakon ta’aziyyar Rasuwar Aminu Dantata

Daga Sadiya Ahmad   Kungiyar Farfado da martabar Arewa ta Mika...